Labarai

Akwai gazawar shugabanci gaba daya a Najeriya – Amaechi

Tsohon Ministan Sufuri Rotimi Amaechi ya koka kan yadda ake gudanar da mulki a Najeriya.

Da yake jawabi a garinsu na Ubama, jihar Ribas, jigo a jam’iyyar APC, ya ce gwamnati ta gaza a Najeriya.

“Akwai gazawar shugabanci gaba daya a kasar. Cikakken gazawa, ”in ji Amaechi.

Jigon na APC ya yi shiru kan al’amuran kasa tun bayan da ya rasa tikitin takarar shugaban kasa a 2022.

Amaechi ya sha kaye a hannun zababben shugaban kasa, Bola Tinubu a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button