Labarai
-
Da dumi’dumi: Kungiyoyin Arewa sun Ya bawa Gwamnatin Shugaba Tinubu kan gyara Matatar man fatakwal
Kungiyoyin Arewa – Arewa Youth Consultative Forum da Northern Awareness Network, sun yabawa Gwamnatin Tarayya da Kamfanin Man Fetur na…
Read More » -
Da dumi’dumi: Rundunar ‘Yan sanda ta nada AIG Ari Amatsayin Mataimakin Sufeton ‘yan sanda Mai kula da shiyyar Arewa ta tsakiya.
Hukumar kula da ‘yan sanda ta kasa (PSC) ta sanar da nadin mataimakin sufeto-Janar na ‘yan sanda (AIG) Ari Mohammed…
Read More » -
‘Yan Najeriya miliyan 95 ba su da tsaftar muhalli – UNICEF
Asusun ba da ilimi na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce sama da ‘yan Najeriya miliyan 95 ne ba su…
Read More » -
Yan Najeriya na shan bakar wahala, Sakamakon koma bayan darajar Naira Yakamata ka kawo Karshen hakan -Kungiyar kwadago ga Tinubu
Kungiyar kwadago Organised Labour a karshen mako a garin Ibadan na jihar Oyo, ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da…
Read More » -
Gwamna Uba Sani ya tsaya tsayin daka wajen ceto mutane 58 da aka yi garkuwa da su a Kaduna
Akalla mutane 58 ne ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.…
Read More » -
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta ware Naira Bilyan N250bn na gina gidaje bayar domin bawa ‘yan Nageriya bashin jinginar gidajen na tsawon shekaru Ashirin domin biya.
A jiya ne gwamnatin tarayya ta amince da kashe naira biliyan 250 domin gina jarin gidaje da nufin samar da…
Read More » -
Mun riga da gama da batun Atiku – Shugaban kasa
Fadar shugaban kasa, ta ce babu bukatar a girmama tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar…
Read More » -
Jam’iyyar APC a Zamfara ta kare ministan tsaron Matawalle bisa zargin daukar nauyin ‘yan bindiga.
Jam’iyyar All Progressives Congress reshen jihar Zamfara a ranar Alhamis ta yaba wa shugaban kasa Bola Tinubu bisa yin watsi…
Read More » -
Jihar Kaduna ce ke kan gaba a Arewacin Najeriya wajen Tara ku’din Haraji ya yin da Gwamnatin Uba sani ya Samar da naira biliyan 62.49bn.
Shugaban Hukumar Harajin Harajin Cikin Gida ta Jihar Kaduna, Jerry Adams, ya bayyana cewa Kaduna ta samu Naira biliyan 62.49…
Read More » -
Gwamnatin tarayya na Shirin Sakin kananan yara ‘Yan Zanga zanga ba tare da komawa Kotu ba.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu na Shirin Cire Tuhumar da Kotu kewa kananan Yara kan Zanga zangaBabban Lauyan…
Read More »